Saman

 e Bible Fellowship -   Hausa

Me Ya Sa Duniya Ta Rarrabu?

Q Ba ni da tabbacin me ya sa, amma ina ganin kamar abubuwa suna lalacewa a kai a kai. Ina sammani siyasa ne ke raba mu? Ans. Ko ina muka juya a duniya yau zamu sami gagarumin juyi a kan yanayin siyasan da haka yarda da su a da yanzu ba a yarda da su ba. Hukumomin sadarwa da haka fi yarda da su, ko martaba su, yanzu ba a girmamasu ko kadan, maimakon haka ana izgilinsu akan "labarum karya." Kamfanonin nishadi na duniya ta yi mumunan lalacewa da tsegumi dayawa wanda ta kaskantar da wadanda aka fallasa su. Amma bai kare a nan ba. Yawanci sun saba tserewa wahalolin duniya ta wurin juyawa zuwa wasani a hanyar mafaka sun ga kunguyoyin wasanin da suke kauna da yan wasa da sun cika da wahala da yawan cacan baki. Ko addini ma ta cika da damuwa da hargitsi, addini ma fi girma a duniya mutuncinta ta lalace domin wadanda sun zama yan ta,adda da sunanta. Kuma abin bakin ciki da rudewar na rarrabuwa a cikin duniya bai kare a nan ba, amma idan mun duba zamu ga rarrabuwar yankuna a fili a ko,ina, ana ma iya samunta a iyalanmu. Me yake faruwa? Watakili wannan zai baka mamaki, amma amsar wannan za,a iya samunta a Littafi Mai Tsarki. Littafi Mai Tsarki ta yi Magana a kan lokacin da duniya zata rarrabu yadda ba,a taba yinta ba. Lokacin babbar rarrabuwa sai faru a Ranan Sharia. Ezekiel 38:21-22 Zan razana Gog da kowace irin razana, ni Ubangiji Allah na faɗa. Mutanensa za su sassare junansu da takubansu. 22 Zan hukunta shi da annoba da kuma zub da jini. Zan yi masa ruwa da ƙanƙara, da wuta, da kibritu za a makaka a kansa da rundunarsa, da dukan jama,ar da suke tare da shi. Zakariah 14:13 A wannan rana babbar gigicewa daga wurin Ubangiji za ta faɗo musu, har kowa zai kama hannun ɗan'uwansa, ya kai masa dūka.

Q OH, Ranar sharia? Kana cewa ranar sharia ta kusa? A,a. Hakika Littafi mai Tsarki ta rigaya ta bayana mana cewa ranar sharia ta rigaya ta zo. Watakila ka tuna da labara akan ranar Mayu 21, 2011 wanda an fada wa duniya a shekarun da suka wuce? Littafi Mai Tsarki ta nace da fadi cewa daidai ne. Wannan ya nuna cewa Allah yana ta sharanta duniya daga wancan har zuwa yau. Littafi Mai Tsarki ta nuna cewa wannan lokacin sharia mai tsawo zai ci gaba na dan shekaru masu yawa zuwa 2033 A.D.

Q Me? Wannan ba gaskiya bane. Ko kana tunani cewa saboda duniya ta rabu a yanzu shine ranar sharia? A. Wannan wata hanya ce dabam. Ba ranar sharia bane domin duniya ta rabu, amma duniya ta rabu domin ranar sharia ce. Kuma shirin Allah na sharia tana kira zuwa ga rabuwar mulkin shaidan wanda shine, rabuwar wannan duniya. Matta 12:25 Da yake Yesu ya san tunaninsu, sai ya ce musu, "Duk mulkin da ya rabu a kan gāba, zai lalace. Ba kuma gari ko gidan da ya rabu a kan gāba, yă ɗore. Markus 3:24-26 Ai, in mulki ya rabu a kan gāba, wannan mulki ba zai ɗore ba. 25 Haka in gida ya rabu a kan gāba, wannan gida ba zai ɗore ba. 26 Shaiɗan kuma in ya tayar wa kansa, ya rabu, ba zai ɗore ba, ƙarewa tasa ce ta zo.Mu dubi wadannan kalmomi, "ba zasu tsaya ba," an yi ta maimaitawa a wadannan nasoshi. Allah, wanda ya rubuta Littafi Mai Tsarki, Ya zabi kalmominsa daidai. Mu kan ga makamancin yare kamar haka a wadansu wurare kima. Ruya ta Yohanna 6:17 Don babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya jure mata? Zabura 1:5 Allah kuwa zai hukunta mugaye, Masu zunubi kuwa za a ware su daga adalai

Q Ka ce wannan duniya masarautar shaidan ne? Duba, na yarda cewa akwai munanan abubuwa a duniya, amma ba san ci gaba da kiran duniya "masaautar shaidan ba." A. Abin takaici shine yadda Littafi Mai Tsarki ta ambata. Ta wurin yaudarar da shaidan yayi wa Adamu da Hawau a gonar Aidin, Ya ci nasara ta wurin sa mutum ya zama bawansa da kuma bawan zunubi. Kuma ta wurin nasara akan marasa ceto ya kuma bada Yesu domin ya zama mai mulkin duniya nan. Luka 4:5-6 Sai Iblis ya kai shi wani wuri a bisa, ya nunnuna masa dukkan mulkokin duniya a ƙyiftawar ido. 6 Iblis ya ce masa, "Kai zan bai wa ikon duk waɗannan, da ɗaukakarsu, don ni aka danƙa wa, nakan kuma bayar ga duk wanda na ga dama. Da amincewa shaitan ya yarda ya bawa Yesu mulkin duniya domin shi mai mulkinta ne tun daga gonar Aidin.

Q Ban sani̱ ba tunanin shaidan na mulkin duniyan ya zama bakon abu a wuri na. A. A kashin gaskiye yanzu ba ya mulkin duniya. Da tsaran Yesu ya zo duniya a matsayin alkalin yan adam (Farawa daga 21ga Mayu 2011), Ya saukar da shaidan daga mulkinsa. Yesu kuma karbi mulki. Yesu almasihu yana mulkin duniya har yanzu a cikin wannnan lokaci mai tsawo na sharia. Littafi mai Tsarki ya bamu labaru na misalin mulkin Babila da faduwar mulkinta domin ta nuna gaskiyarta. Da fari, mun gane cewa mulkin Babila sifa ce wanda tana kwatanta shaidan. Ishaya 14:4 An hallaka ki, ke al'umma mai zunubi, ku lalatattun mutane! Zunubinku ya ja ku ƙasa! Kun ƙi Ubangiji, Allah Mai Tsarki na Israila, kun juya masa baya. Ishaya 14:12-14 Wa ya roƙe ku ku kawo mini dukan wannan sa,ad da kuka za yi mini sujada? Wa kuma ya roƙe ku ku yi ta kai da kawowa a kewaye da Haikalina? 13 Ko kusa ba na bukatar hadayunku marasa amfani. Ina jin ƙyamar ƙanshin turaren da kuke miƙawa. Ba zan jure da bukukuwanku na amaryar wata, da na ranakun Asabar, da taronku na addini ba, duka sun ɓaci saboda zunubanku. 14 Ina ƙin bukukuwanku na amaryar wata, da na tsarkakan ranaku. Sun zama nawaya wadda na gaji da ita.DUNIYA TA FADI! TA FADI! Sarkin Babila ne da kasarsa suka rusar da kasar Yahuda suka kuma dauki Yahudaya wa dayawa a matsayin bayi a Babila. Bayan shekaru sabbain(Wanda ta kwatanta shekaru bakwai na tsanani) Mutanen Medes da Paarisa suka ci mutanen Babila da yaki. Faduwar Babila a wancan lokaci tana kwatancin faduwar shaidan da duniya a karshen kwanaki. Soboda wannan dalili ne Littafi Mai Tsarki tana da abubuwa masu yawa da zata fada game da faduwar Babila. Irmiya 51:7-8 Sai aka huda garun birnin, sojojin kuwa suka gudu, suka fita daga cikin birnin da dare ta hanyar ƙofar da take tsakanin bango biyu, kusa da gonar sarki, sa,ad da Kaldiyawan take kewaye da birnin. Sojojin suka nufi wajen Araba. 8 Amma sojojin Kaldiyawa suka runtumi sarki Zadakiya, suka ci masa a filayen Yariko. Dukan sojoji suka yashe shi. Ishaya 21:9 Farat ɗaya sai ga su sun zo! Suna tafe a kan dawakai biyu biyu. Sai mai tsaro ya ba da labari cewa, "Babila ta fāɗi! Dukan gumakan da suke yi wa sujada an ragargaza su har ƙasa.Ruya ta Yohanna 14:8 Ni ne Alfa. Ni ne Omega," in ji Ubangiji Allah, wanda yake a yanzu, shi ne a dā, shi ne kuma a nan gaba, Maɗaukaki Bisa ga abubuwanda ke cikin Ruya ta Yohanna 14, mun ga faduwar Babila alama ce wanda ta bayana faduwar duniya a lokacin sharia na karshe. Ruya ta Yohanna 14:10 zai ci karo da azabar Allah tsantsa ta tsananin fushinsa, za a kuwa azabta shi da wuta, da duwatsun wuta, a gaban mala'iku tsarkaka, da kuma Ɗan Ragon. Mun sake karanta faduwar Babila a sura 18. Ruya ta Yohanna 18:2 Sai ya yi kira da murya mai ƙarfi, ya ce, / "Ta fāɗi! Babila mai girma ta fāɗi! / Ta zama mazaunin aljannu, / Matattarar kowane baƙin aljani, / Da kowane irin ƙazamin tsuntsu, abin ƙyama. Duk inda muka sami dakatawa, "Babila ta fadi, ta fadi," zamu iya bayana wannan cewa, "Duniya ta fadi, ta fadi" Ko "Ranar sharia ta iso! Ranar sharia ta iso!" A wani ayamai al'ajibi, Allah ya daure Babila da faduwar dukan mutanen Duniya marasa ceto. Irmiya 51:49 Babila za ta fāɗi,Saboda mutanen Isra'ila da dukan mutanen duniya waɗanda takashe. Saboda haka, faduwar Babila ta zo daidai da faduwar duniya. Kullum idan Babila ta fadi tana nufin cewa ba zata iya tashiwa ba. Rarrabuwa tana kawo faduwar gida, rarrabuwa tana kawo faduwar mulki. Mulkin shaidan a wannan duniya ta fadi, za a iya ganin tabbacin wannan faduwa a rarrabuwan duniya kewaye da mu. RUBUTU AKAN BONGO: MULKINKA YA RABU A hanya mafi dacewa, Allah ya bayyana a cikin littafi Mai Tsarki cewa a daren da sarkin Babila (kwatancin shadan) aka yanka shi mulkinsa kuma ya fadi. A wancan lokacin sarki Belshazzer yaga atsirtaciyar rubutu a kan bongo. Ta dame shi sosai har gwiwowinsa suka yi sanyi har suna bugun juna. A karshe an kira amintacen mutumin Allah, wato Daniel, ya zo ya fassara rubutun da ke kan bango. Daniel 5:25-28 Wannan shi ne rubutun da aka yi, MENE, MENE, TEKEL, da UPHARSIN. Ma'anar wannan ita ce, MENE, wato Allah ya sa kwanakin mulkinka su ƙare, sun kuwa ƙare. 27 Ma'anar TEKEL ita ce an auna ka a ma'auni, aka tarar ka kāsa. 28 Ma'anar PERESI, an tāra mulki Babila ga Kaldiyawa da Medes suka ɗauki.

Q Ba a nemo zan iya tambayoyi daga cikin wadannan ba, amma saboda cewa masu tambaya ke daidai tsaye har Allah Ya zama har abada. A. To, don Allah, a sakewa za a iya gano sakonni da kuma tambayan mu a wurarenmu. Zasu kai ga duniya kawai, domin a Lokacin sata, mafi girma da ma kasuwa, Allah Ya ce. A Littafi Mai Tsarki ta fara fada, Allah Ya ce, "Gani ta!" Domin fadi da kawai babu kawai da Allah bane. Allah ya ce, "Da lokaci kuma na zo, tafi na wuce da amintaceni ko na sake zauren su na nufin da ni ke hukunci." A cikin sabon lokaci na tsammani yayi a lokacin da zamu ɗauki hukuncinshi. Wanda Allah Ya ga, Ya fi karfin hukuncinshi. Fada da zan fadi cikin ba wanda ya iya gane, da kuma a sakewa ba don shi Yake ce babu daga cikin zama lafiya wajen. Laa, a lokacin sharia duniya ta iso, mu zamu maki wancan wuri mai girma. A nan zamu ba da mutane a kai a kan duniya ƙananan ɗabi, bayan mu na so a zauna amma a fahimci duniya su kaunar da wannan ko amma a fahimci zasu iya zuwa ga wannan ba.

NO MORE SALVATION

TEXT GOES HERE

Spiritual Judgment Day

Text Goes Here

Thy Kingdom Come

Text Goes here

E Bible Fellowship's Open Forum - Volume 2

Text Goes Here

Studies in Genesis 6 - Volume 1: Verses 1-4

Text Goes Here

E Bible Fellowship's Open Forum Volume 1

Text Goes Here

2 Ttribulations At The End Of The World

Text Goes Here

50 Types & Figures Found in the Bible

Text Goes Here

Yet Forty Days!

Text goes here

The Elect's Appearance Before the Judgment Seat of Christ

Text Goes Here

Harsuna a cikin Littafi Mai Tsarki

Littafin Littafi Mai Tsarki

Game mu

eBible Fellowship

E Bible Fellowship an yi suna saboda dalilai kamar haka:


Lantarki:Mun gaskanta cewa Ubangiji ya yi amfani da hanyar lantarki (rediyo, intanit, da dai sauransu) a babbar hanya don ceton ɗimbin jama'a a wajen ikilisiyoyi da ikilisiyoyi na duniya. Yanzu aikin da ke gabansa shi ne, “ciyar da tumakinsa” domin dukan waɗanda Allah ya ceta za a gina su da Bishara.

Littafi Mai Tsarki:Littafi Mai Tsarki ne ikonmu. Babu mutumin da ya yi ikirari, ko akida, ko maganar koyarwa kowane iri da yake da wani iko sama da Littafi Mai-Tsarki. Muna rayuwa ne a lokacin da Allah yake ɗaukaka Littafi Mai Tsarki sosai. Maganar Allah ita ce maɗaukaki a cikin dukan abin da ta bayyana.

Zumunci:Mu tarayya ne na masu bi waɗanda burinsu shine su sami zumunci da Allah ta wurin Kalmarsa. Littafi Mai Tsarki ya koya mana cewa zamanin Ikklisiya ya ƙare; don haka, ba mu da alaƙa ko ganewa da kowace coci ko ɗarika kowace iri. Na gode da ziyartar.

1 Yohanna 1:3 Abin da muka gani, muka kuma ji muna sanar da ku, domin ku ma ku yi tarayya da mu: hakika zumuncinmu yana tare da Uba, da Ɗansa Yesu Almasihu.

Tuntubi

Thank you! Your submission has been received!
Oops! Something went wrong while submitting the form.

Sadaka

E Bible Fellowship © 2023 - All Rights Reserved.